Kannywood

Auren Jarumar Izzar So khadija Yobe Tareda Angonta Izzudden

Auren Jarumar Izzar So khadija Yobe Tareda Angonta Izzudden.

Ana Shirye Shiryen bikin Auren yan Kannywood biyu, wato jaruma a shirin izzar So Khadija Yobe, tare da mawaƙi Izzuddeen M. Doko (Izzu Bawan Allah) sun kankama.

Za a daura auren a ranar Juma’a mai zuwa, wato 10 ga Fabrairu, 2023 a masallacin Juma’a na unguwar Nassarawa da ke garin Damaturu, babban birnin Jihar Yobe, da misalin ƙarfe 2 na rana.

Allah ya basu zaman lafiya da zuciyar ta gari.

Ku ci gaba da bibiyar wannan shafin na ArewaTop.com.ng Domin samun labarai da dumi dumin su.

Related Articles

Back to top button