LabaraiSiyasa

2023: Tinubu Na Gabatatar Da Jawabi Kan Zabe A Fadar Chatham Da Ke Ingila

2023: Tinubu Na Gabatatar Da Jawabi Kan Zabe A Fadar Chatham Da Ke Ingila

2023: Tinubu Na Gabatatar Da Jawabi Kan Zabe A Fadar Chatham Da Ke Ingila

 

2023: Tinubu Na Gabatatar Da Jawabi Kan Zabe A Fadar Chatham Da Ke Ingila

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, a yau Litinin, ya yi jawabi a Cibiyar Sarauta ta Burtaniya kan babban zaben 2023.

Jawabin da ke gudana a fadar Chatham ya mayar da hankali ne kan harkokin tsaro da tattalin arziki da kuma manufofin kasashen waje.

Bayan jawabin, masu halarta a halin yanzu suna yin tambayoyi…

Cikakken bayani kan taron na iya zuwa nan gaba.

Related Articles

Back to top button